Kuwait (IQNA) Kungiyar bayar da agaji ta kur’ani da ilimomin kur’ani ta kasar Kuwait ta gudanar da tarurrukan karantarwa da haddar Suratul Baqarah mai albarka.
Lambar Labari: 3490265 Ranar Watsawa : 2023/12/06
Gaza (IQNA) Shugaban Jami'ar Musulunci ta Gaza tare da iyalansa sun yi shahada a harin da gwamnatin yahudawan sahyoniya ta kai a daren jiya a arewacin Gaza.
Lambar Labari: 3490246 Ranar Watsawa : 2023/12/03
Rabat (IQNA) Sana Al-Wariashi, shugaban kungiyar 'yan Adam ta kasar Maroko, yayin da yake jaddada rawar da cibiyoyin farar hula na kasar ke takawa wajen taimakawa wadanda girgizar kasar ta shafa, ya sanar da kafa tantunan maye gurbin masallatai da cibiyoyin haddar kur'ani a yankunan da girgizar kasar ta shafa.
Lambar Labari: 3489863 Ranar Watsawa : 2023/09/23
Al-Azhar Observatory:
Tehran (IQNA) Kungiyar Al-Azhar mai kula da yaki da tsattsauran ra'ayi, ta yi ishara da yadda ake samun karuwar kyamar Musulunci da ayyukan da ake yi wa musulmi a kasashen Turai, ta jaddada bukatar daukar kwararan matakai kan masu tsattsauran ra'ayi da dama, domin yakar wannan lamari.
Lambar Labari: 3489154 Ranar Watsawa : 2023/05/17
Tehran (IQNA) Mufti na Masar ya yi kira da a samar da wata doka da za ta haramta cin mutuncin abubuwa da addinai masu tsarki.
Lambar Labari: 3488891 Ranar Watsawa : 2023/03/30
Tehran (IQNA) Dalibai a jami'ar Wisconsin da ke kasar Amurka na yin taruwa a cikin wadannan kwanaki domin murnar ganin watan azumin Ramadan.
Lambar Labari: 3488857 Ranar Watsawa : 2023/03/24
Tehran (IQNA) An gudanar da matakin share fage na gasar kur'ani mai tsarki ta biyu na 'yan gudun hijirar Afganistan a Iran ta hanyar lantarki tare da halartar mahalarta 370.
Lambar Labari: 3488682 Ranar Watsawa : 2023/02/18
Tehran (IQNA) Ministan harkokin addini na kasar Aljeriya ya sanar da kasancewar mambobi sama da 700 maza da mata na haddar kur’ani mai tsarki a kungiyoyi n kur’ani na wannan kasa.
Lambar Labari: 3488646 Ranar Watsawa : 2023/02/11
Tehran (IQNA) "Mohammed Faraj al-Habti" dan wasan kungiyar kwallon kafa ta "Al-Misrati" na kasar Libya, ya samu nasarar haddar kur'ani a kungiyar matasa kuma wannan kulob din ya karrama shi.
Lambar Labari: 3488473 Ranar Watsawa : 2023/01/09
Cibiyar Hubbaren Abbasi ta sanar da cewa;
Tehran (IQNA) Majalisar kula da harkokin kur'ani mai tsarki ta Cibiyar Hubbaren Abbasi ta sanar da halartar mahajjata maza da mata 1750 daga kasashe daban-daban 16 don rubuta kur'ani mai tsarki da masu ziyarar Arbaeen suka rubuta a Karbala.
Lambar Labari: 3488128 Ranar Watsawa : 2022/11/05
Tehran (IQNA) A lokacin da gasar cin kofin duniya na shekarar 2022 a Qatar ke karatowa, yakin neman goyon bayan Falasdinawa da kuma fallasa laifukan da Isra'ila ke yi a wannan wasa ya karu.
Lambar Labari: 3487942 Ranar Watsawa : 2022/10/02
Tehran (IQNA) Wata 'yar jarida Musulma Ba'amurke Bafalasdine ta ce zama a Jamus a matsayin mace musulma yana nufin a gare ta maimakon a rika zaginta sau da yawa ta hanyar barin gida, sai ta rasa 'yancin kanta da kuma matsayinta na zamanta a gida.
Lambar Labari: 3487932 Ranar Watsawa : 2022/09/30
Tehran (IQNA) Majiyoyin labarai sun sanar da matakin da hukumomin Faransa suka dauka na rufe masallacin "Aubernay" da ke yankin "Bas-Rhin" da ke arewacin kasar.
Lambar Labari: 3487929 Ranar Watsawa : 2022/09/29
Tehran (IQNA) Cibiyar sa ido ta Al-Azhar Observer ta yi gargadi kan fadada ayyukan kungiyar ISIS da sauran kungiyoyi n ta'addanci, musamman kungiyoyi n da ke biyayya ga Al-Qaeda da ISIS a yammacin Afirka.
Lambar Labari: 3487892 Ranar Watsawa : 2022/09/21
Tehran (IQNA) kungiyoyi n Falastinawa suna ci gaba da mayar da martani dangane da ganawar da shugaban Falastinawa Mahmud Abbas ya yi da miistan yakin Isra'ila.
Lambar Labari: 3486757 Ranar Watsawa : 2021/12/30
Tehran (IQNA) Wata Jaridar Sahayoniyya a cikin wani rahoto da ta fitar ta tabbatar da rawar da hukumar leken asiri ta gwamnatin Isra'ila ta taka a matakin da Birtaniyya ta dauka kan Hamas a baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3486591 Ranar Watsawa : 2021/11/22
Tehran (IQNA) Cibiyar Azhar ta yi Allah wadai da yunkurin kashe firaministan kasar Iraki tare da yin kira ga al'ummar Iraki da su tsaya tsayin daka su kiyaye hadin kan su.
Lambar Labari: 3486528 Ranar Watsawa : 2021/11/08
Tehran (IQNA) kungiyoyi da cibiyoyi 200 daga kasashe 30 sun nuna goyon bayansu ga Aqsa.
Lambar Labari: 3484858 Ranar Watsawa : 2020/06/03
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun lakada wa wani limami duka a kasar Serbia.
Lambar Labari: 3482516 Ranar Watsawa : 2018/03/27